Jump to content

Noureddine Bouyahyaoui

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Noureddine Bouyahyaoui
Rayuwa
Haihuwa Kenitra (en) Fassara, 7 ga Janairu, 1955 (69 shekaru)
ƙasa Moroko
Harshen uwa Abzinanci
Karatu
Harsuna Larabci
Abzinanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
KAC Kénitra (en) Fassara1971-1989
  Kungiyar kwallon kafa ta kasar Morocco1979-1986
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Noureddine Bouyahiaoui (Larabci: نور الدين البويحياوي‎ (an haife shi a ranar 7 ga watan Janairu 1955)[1] ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Morocco wanda ya buga wa Maroko wasa a gasar cin kofin duniya ta FIFA 1986. [2] Ya kuma buga wa KAC Kenitra wasa.[3][4]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Portugal vs. Morocco – Football Match Summary – June 11, 1986". ESPN. Retrieved 19 January 2022.
  2. 1986 FIFA World Cup Mexico
  3. "Men's Ranking". www.fifa.com. Retrieved 10 December 2022.
  4. "Morocco vs. Poland – Football Match Summary – June 2, 1986 – ESPN". ESPN.com. Retrieved 19 January 2022.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]