Jump to content

Leatile Dambe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Leatile Dambe
Rayuwa
ƙasa Botswana
Karatu
Makaranta Queen Mary University of London (en) Fassara master's degree (en) Fassara
Harsuna Turanci
Harshen Tswana
Sana'a
Sana'a mai shari'a da Lauya
Employers High Court of Botswana (en) Fassara

Leatile Isabella Dambe wata lauya ce kuma alkaliya ta Botswana wacce ta kasance mace ta farko da ta zama shugabar alkalai na babbar kotun ƙasar Botswana da kuma mataimakiyar darakta na farko mai gabatar da kara na Botswana. [1] [2]

Ilimi da aiki[gyara sashe | gyara masomin]

Leatile Dambe tana da digiri na biyu (LLM) a fannin banki da kuɗi daga Jami'ar Queen Mary, London. Ta kasance mataimakiyar babban lauya mai kula da kara kafin a naɗa ta mataimakiyar darakta mai gabatar da kara. Ita ce mutum ta farko da ta fara aiki a wannan ofishi bayan kirkiro shi a wani gyaran kundin tsarin mulki wanda ya fara aiki a ranar 1 ga watan Oktoban 2005. Ta yi aiki a wannan ofishin har zuwa shekara ta 2010. [3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Mokwape, Mpho (2022-02-21). "Khama application baffles Justice Dambe". Mmegi Online (in Turanci). Retrieved 2024-01-06.
  2. "Queen Mary LLM alumna elected to the Bench in Botswana". School of Law - Queen Mary University of London (in Turanci). 2010-06-04. Retrieved 2024-01-06.
  3. "Scope of Services". ATTORNEY GENERAL'S CHAMBERS.