Jump to content

Fatou Sene

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Fatou Sene
Rayuwa
Haihuwa 18 Nuwamba, 1989 (34 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Fatou K. Sene (an haife ta a ranar 18 ga watan Nuwamba shekara ta 1989) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Senegal wacce ke taka leda a matsayin 'dan wasan tsakiya ga AS Dakar Sacré Cœur da ƙungiyar mata ta Senegal .

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Sene ta buga wa Senegal wasa a babban matakin a lokacin gasar zakarun mata ta Afirka ta 2012. [1]

Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "8th African Women Championship - Match No 2" (PDF). CAF. Archived from the original (PDF) on 21 September 2013. Retrieved 8 August 2020.