Jump to content

Evarine Katongo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Evarine Katongo
Rayuwa
Haihuwa 29 Disamba 2002 (21 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
ZISD Queens FC (en) Fassara-
  Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya2020-231
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 155 cm
Evarine Katongo

Evarine Suzeni Katongo (an Haife ta a ranar 29 ga watan Disamba shekara ta 2002) ' yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Zambiya wacce ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga ZISD Queens da kuma ƙungiyar mata ta ƙasar Zambia . Ta kasance wani ɓangare na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Zambia a gasar ƙwallon ƙafa a gasar Olympics ta bazara ta shekara ta 2020 .

An nada Katongo a cikin tawagar Zambia don gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA ta shekara ta 2023 .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Samfuri:Navboxes