Jump to content

Ernest Ikoli

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ernest Ikoli
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

Rayuwa
Haihuwa 1893
ƙasa Najeriya
Mutuwa 1960
Karatu
Makaranta King's College, Lagos
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan jarida da ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Nigerian Youth Movement (en) Fassara

Ernest Ikoli dan siyasa ne a Najeriya. Mai kishin kasa kuma shaharren Dan Jarida. Shine edita na farko a jaridar (Daily Times). Shine kuma shugaban Kungiyan Matasa Ta Nigeria, (Nigerian Youth Movement). A shekarar 1942 ya wakilci jihar legas a majalisa.[1]

Farakon rayuwa da karatu[gyara sashe | gyara masomin]

An Haifi Ikoli  a Nembe Wanda take jihar Bayelsa A yanzu.

Yayi karatu a makarantar gomnatin jihar Rivers inda yaka rayin karatun a (King's College Lagos). Bayan gama karatun shi ya zama mai karantarwa a makarantar. Inda daga bisani ya bari ya koma aikin jarida. A yau ana tuna Ikoli a cikin manyan yan jaridun kasan nan da kuma wanda suka bata gudumawa wajen samun yancin Kai.

Aiki da siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]