Akinlabi Olasunkanmi
Appearance
![]() | |
---|---|
Ɗan Adam | |
Bayanai | |
Jinsi | namiji |
Ƙasar asali | Najeriya |
Shekarun haihuwa | ga Maris, 1956 |
Wurin haihuwa |
Odeomu (en) ![]() |
Yaren haihuwa | Yarbanci |
Harsuna | Turanci, Yarbanci da Pidgin na Najeriya |
Sana'a | ɗan siyasa |
Muƙamin da ya riƙe |
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya, Minister of Youth Development (en) ![]() ![]() |
Ilimi a |
Howard University (en) ![]() ![]() ![]() |
Ɗan bangaren siyasa | Peoples Democratic Party |
Akinlabi Olasunkanmi (an haife shi a cikin watan Maris ɗin 1956), ɗan kasuwan Najeriya ne kuma ɗan siyasa wanda aka naɗa shi a matsayin minista mai kula da ci gaban matasa a majalisar ministocin shugaba Umaru Yar’Adua a cikin watan Yulin 2007.[1] A shekarar 2014, ya tsaya takarar gwamnan jihar Osun a ƙarƙashin jam’iyyar PDP amma ya sha kaye a zaɓen fidda gwani.[2]