Jump to content

Abdoulkarim Goukoye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdoulkarim Goukoye
Rayuwa
Haihuwa Niamey, 16 ga Yuli, 1964
ƙasa Nijar
Mutuwa City of Brussels (en) Fassara, 8 Nuwamba, 2021
Karatu
Makaranta Centro Alti Studi per la Difesa (en) Fassara
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da hafsa
Mamba Supreme Council for the Restoration of Democracy (en) Fassara
Digiri brigadier general (en) Fassara

Abdoulkarim Goukoye (8 Yuli 1964 - 8 Nuwamba 2021) ɗan gwagwarmayar Nijar ne kuma ɗan siyasa.[1] Ya taka rawa a juyin mulkin da aka yi a Nijar a shekara ta 2010, wanda ya hamɓarar da shugaba Mamadou Tandja. Bayan nasarar juyin mulkin, ya zama kakakin majalisar ƙoli ta maido da dimokuraɗiyya a ƙarƙashin Salou Djibo.[2]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]