Jump to content

Aadam Ismaeel Khamis

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Aadam Ismaeel Khamis
Rayuwa
Haihuwa Kenya, 12 ga Faburairu, 1989 (35 shekaru)
ƙasa Kenya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a long-distance runner (en) Fassara
Athletics
Records
Specialty Criterion Data M
Personal marks
Specialty Place Data M
 

Aadam Ismaeel Khamis ( Larabci: آدم خميس إسماعيل‎ ),ya kasan ce shi dan tseren nesa ne mai wakiltar Bahrain na yanzu bayan sauya shekarsa daga Kasar Kenya.[1]

A cewar jami'an Bahrain, an haife shi Hosea Kosgei a ranar 12 ga watan Fabrairun shekara ta 1989 a Kasar Kenya. Kamar sauran 'yan tsere na Bahrain Belal Mansoor Ali da Tareq Mubarak Taher, shekarunsa cike yake da rigima.[2] A watan Agustan shekara ta 2005 IAAF ta bude bincike kan shekarunsu wanda har yanzu yana gudana har zuwa As of March 2007 [3] .

A cikin shekara ta 2006 Khamis ya sami lambar tagulla a kan mita 3000 a Gasar Wasannin Cikin Gida ta Asiya. A gasar matasa ta duniya da aka yi a Beijing a wannan shekarar ya sami tagulla a tseren mita 10,000 kuma ya kare na biyar [4]a cikin mita 5000. Majalisar IAAF ta bude fayil din ladabtarwa a kan Khamis washegari bayan kammala 5000m.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

 

  1. ^ "IAAF: News | iaaf.org". iaaf.org. Retrieved 2018-04-23.

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]